Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Xi Jinping ya isa Myanmar
2020-01-17 15:21:21        cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya isa Naypyidaw, fadar kasar Myamar a yammacin yau Juma'a, don ziyarar aiki.

Wanann shi ne karo na farko da Xi Jinping ya kai ziyara ketare a sabuwar shekara, kuma karon farko da shugaban kasar Sin ya kai ziyara kasar cikin shekaru 19 da suka gabata. A bana ne kuma ake cika shekaru 70 da kafuwar dangantakar diplomasiya tsakanin kasashen biyu. (Amina Xu)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China