![]() |
|
2020-01-13 21:16:39 cri |
Shugaban na Sin, ya bayyana hakan ne a yayin taron shekara ta 2020, na kwamitin ladabtarwar kwamitin tsakiyar jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin, yana mai cewa, za a murkushe cin hanci a fannin zaman rayuwar jama'a, da wadanda ke goyon bayan muggan kungiyoyi dake aikata ta'addanci, da masu kawo cikas ga tabbatar da manufofin samar da alheri ga jama'a, don inganta hukumomin jam'iyyar dake kananan hukumomi, ta yadda za su gudanar da ayyuka yadda ya kamata a dukkan fannoni. (Bilkisu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China