![]() |
|
2020-01-13 20:53:42 cri |
Shugaba Xi, wanda kuma shi ne shugaban hukumar koli ta rundunar sojojin kasar ta Sin, ya yi wannan tsokaci ne, cikin jawabin sa a wajen cikakken zaman taro na hudu, na kwamitin ladabtarwar JKS, karo na 19 da ya gudana yau Litinin a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China