![]() |
|
2019-12-31 10:23:01 cri |
Kafar yada labarai ta Press TV, ta ruwaito jami'in na cewa, ikirarin Amurka, ba zai taba zama hujja na yin luguden wuta da kashe mutane ta hanyar keta dokokin kasa da kasa ba.
Rabiee ya ce, harin da aka kai wa sojojin Amurka, ya kara tabbatar da illar rawar da take takawa a yankin, musamman a kasar Iraki, ya kuma sake nuna cewa, muddin Amurka ta ci gaba da zama a kasashen Iraki da Syria, hakika ba za a samu zaman lafiya ba.(Ibrahim)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China