2019-11-29 20:15:18 cri |
Hukumar ta wallafa a shafinta na tweeter a safiyar yau cewa, 'yan gudun hijirar sun isa Nijar lami lafiya, kuma su ne na baya-bayan da hukumar ta kwashe daga kasar ta Libya karkashin shirinta na jin kai, inda ake sa ran tsugunar da su a kasar Swizerland a wani lokaci. (Ibrahim Yaya)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China