![]() |
|
2019-11-13 10:34:46 cri |
Mambobin hukumar sun yi wannan tsokaci ne yayin ganawarsu da shugabar kasar Habasha Sahle-Work Zewde a ranar Talata.
Wata sanarwa da ofishin shugabar kasar ya fitar, ta rawaito shugaba Zewde na bayyanawa jami'an, muhimmancin amfani da kwarewa, da dorawa daga inda aka tsaya, yayin aiwatar da manufofin wanzar da zaman lafiya. (Saminu Hassan)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China