2019-10-28 15:53:59 cri |
Daga bisani, zuwa ranar 27 ga wata, an samu ci gaba wajen binciken ta'assar da ta abku, inda kamfanin dillancin labarai na kasar Vietnam ya watsa labarin cewa, ko da yake yanzu ba a iya tabbatar da cewa dukkan mutanen 39 da suka mutu 'yan kasar Vietnam ne, amma a kalla dai wasu iyalai 24 daga kasar Vietnam sun riga sun sanar da bacewar 'yan iyalansu a nahiyar Turai ga 'yan sanda.
Wannan lamari ya nuna yadda kafofin watsa labaru na kasashen yamma suke nuna son zuciya yayin da suke watsa labarai game da kasar Sin. A ganinsu, duk wani matakin da kasar Sin ta dauka ba daidai ba ne. Sa'an nan dalilin da yasa haka, shi ne domin wadannan kafofin watsa labaru na kasashen yammacin duniya suna raba kafa dangane da ra'ayinsu a fannin siyasa. (Bello Wang, ma'aikacin sashen Hausa na CRI)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China