![]() |
|
2019-10-18 20:45:28 cri |
Xi ya bayyana cewa, kasar Sin za ta ci gaba da kokarin ganin ta sanya gasar zama wurin samar da zaman lafiya na kasa da kasa, wanda zai karfafa gwiwar sojoji su fafata da juna cikin adalci da yin musaya da koyon mabanbantan al'adun aikin soja. (Ibrahim Yaya)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China