2019-08-05 15:22:15 cri |
Wani kamfani na kasar Sin mai taken "China Railway Twentieth Bureau Group Co." ne ya dauki nauyin shimfida wannan layin dogo da ya ketare kasar Angola. Ya kuma hada wannan layi da layin dogon da ya hada Tanzania da Zambia, da kasar Sin ta ba da tallafi wajen gina shi a shekarun 1970. Ta wannan hanya, za a taimakawa musayar tsakanin kasahsen Tanzania, Zambia, DRC, da kuma Angola, haka kuma za a kara azama ga yunkurin raya tattalin arziki, da yawon bude ido a wasu yankunan dake bakin tekun kasashen Angola, da Tanzania. (Bello Wang)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China