in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Hadin gwiwa tsakanin sin da asiya da kasashenmuna afrika a idona
2015-04-19 16:42:28 cri
Ba shakka kasar Sin da kaashen nafiyar Asiya da Afrika sun kai wani matsayi na musamman, ta fannoni daban daban domin kuwa jawabin firaministan kasar Sin ya nuna mana da cewa kusan shekarru fiye da 60 da suka gabata kasashen suna cin moriyar juna, inda firaministan Sin ya yi waiwaye adon tafiya da taron da ya gabata tun shekarru 60 da suka gabata wato taron da aka gudanar na bandung.

Ba shakka dangantakatr Sin da kasashenmu na Afrika da Asiya tana wani matsayi na musamman a idanun duniya baki daya,har wa yau kasar sin na kokarin samar da moriya ga kasashenmu na Afrika da na Asiya da ma duniya baki daya, fatanmu a nan kasar Sin da kasashenmu na Afrika da Asiya su sami cimma babban gurinsu ta kowane fanni, na gode naku mai sauraronku a ko da yaushe.

Shugaba,

Bello Abubakar Malam Gero.

KMSCRI ta SOKOTO,

NIERIA.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China