Senegal ta lashe Poland a gasar cin kofin duniya
A daren ranar Talata bisa agogon kasar Rasha, an gudanar da gasa ta biyu a rukunin H na gasar cin kofin duniya ta wasan kwallon kafa, inda kungiyar Senegal ta lashe ta Poland da ci 2 da 1, ta yadda Senegal ta zama kungiyar farko daga nahiyar Afirka da ta samu nasara wajen babbar gasar da ke gudanar a kasar Rasha.(Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku