in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Zimbabwe zai yi wa jami'an gwamnatinsa tankade da rairaya a mako mai zuwa
2017-10-08 17:08:58 cri
Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe, ya ce zai waje da wasu ministocin da ba sa tabuka abun kirki yayin tankade da rairaya da zai yi wa jami'an gwamnatinsa a mako mai zuwa.

Kafar yada labarai ta kasar ta ruwaito cewa, Shugaban kasar ya bayyana haka ne lokacin da yake jawabi ga taron majalisar matasan kasar ta jam'iyyar ZANU-PF mai mulki da ya gudana a birnin Harare, inda ya ce yayin tankade da rairayar, za a sauyawa wasu ministoci wuraren aiki. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China