Al-Shabaab, kungiyar masu tsattsauran ra'ayi ne dake da alaka da kungiyar Al-Qaida, kungiyar ta sha kaddamar da hare-haren ta'addanci a Somaliya da sauran wasu kasashen dake makwabtaka da ita. Domin murkushe wannan kungiya, rundunar sojan Somaliya da dakarun kungiyar tarayyar Afirka sun dauki wasu kwararan matakan soja. (Murtala Zhang)