in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mali ta gamsu da hukuncin ICC kan 'dan ta'addan Al Mahdi
2016-09-28 10:22:49 cri

Gwamnatin kasar Mali ta bayyana gamsuwarta kan hukuncin da kotun hukunta manyan laifuffuka ta kasa da kasa (ICC) ta yanke a ranar Talata kan Ahmad Al Faqi Al Mahdi bisa babban laifin lalata kabari da wasu dadadun wuraren tarihi da aka sanya su cikin jerin kayayyakin tarihi na UNESCO.

Hukuncin zaman kurkuku na shekaru tara ga wannan 'dan ta'adda da alkalan ICC suka yanke, wani dalili ne mai haske ga duk wadanda wannan akidar tashin hankali ta shafa da ta janyo ayyukan na 'yan ta'adda a arewacin kasar Mali, in ji gwamnatin kasar ta Mali. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China