in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mutane 11 sun mutu a sakamakon harin da aka kai wa wani otel a hedkwatar kasar Somaliya
2016-06-26 13:57:39 cri

'Yan tawayen Al-shabaab na kasar Somaliya sun kai hari ga wani otel dake cibiyar birnin Mogadishu, babban birnin kasar Somaliya a jiya Asabar, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 11, a yayin da wasu mutane da dama suka jikkata. A halin yanzu, sojojin kasar sun kwace otel din daga hannun 'yan tawayen.(Lami)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China