Hira ta musamman tsakanin wakilinmu Murtala da gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari
2016-05-12 14:09:26
cri
160512-murtala.m4a
Gwamnan jihar Alhaji Aminu Bello Masari ya zanta da wakilinmu Murtala Zhang, inda ya bayyana manufar taron koli kan tattalin arziki da zuba jari na jihar Katsina dake arewacin Najeriya, da kokarin da gwamnatin jiharsa ke yi wajen bunkasa zaman rayuwar al'umma. Gwamnan ya bayyana haka ne a yayin da ake gudanar da wannan taro. Ga hirar ta su.