in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Bankin duniya na da niyyar kara yawan jari a Afrika
2016-05-05 09:48:20 cri

Bangaren dake kula da harkokin masu zaman kansu na bankin duniya, ya sanar a ranar Laraba da niyyarsa ta kara matsayin zuba jari a nahiyar Afrika domin bunkasa tunanin kafa masana'antu.

Daraktan shiyya na kamfanin kudin kasa da kasa IFC reshen gabashi da kudancin Afrika, Cheikh Oumar Seydi ya bayyana a birnin Nairobi cewa, an takaita IFC bisa adadin damammakin da ake da su a Afrika, za mu zuba kudi domin muna da imanin cewa, aikinmu na da muhimmancin gaske a Afrika. Nahiyar Afrika na da manyan bukatu, in ji mista Seydi a dandali kan dabarun saukaka yin harkoki. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China