in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin ta maida martani ga Amurka game da hakkin bil adama
2016-04-14 20:35:01 cri
Jiya laraba, ma'aikatar harkokin wajen Amurka ta fitar da rahoto game da yanayin hakkin bil adama na kasa da kasa na shekarar 2015, inda ta soki kasar Sin kan yanayin da hakkin bil adama na kasar yake ciki.

Dangane da batun, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang ya bayyana a yayin taron manema labaru da aka gudanar a yau Alhamis a birnin Beijing cewa, mayar da batun hakkin bil adama, a matsayin batun siyasar duniya ba zai yi wani tasiri ba. (Bilkisu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China