in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Afrika ta Kudu: Kotun Pretoria ta zargi gwamnatin kasar da take doka ta hanyar hana cafke al-Bechir
2015-06-25 11:06:00 cri
Babbar kotun Pretoria ta bayyana cewa gwamnatin Afrika ta Kudu ta take doka ta hanyar yin watsi da umurnin kotun na hana shugaban kasar Sudan Omar al-Bashir fita daga kasar a yayin taron kungiyar tarayyar Afrika (AU) da ya gudana a birnin Johannesburg. Dukkan shaidu sun nuna cewa gwamnatin Afrika ta Kudu ba ta girmama umurnin ranar 14 ga watan Yuni na babbar kotun Pretoria ba, wanda a cikinsa ya kamata gwamnatin kasar ta tsare mista al-Bashir a cikin kasar, in ji babban alkali, Dunstan Mlambo. (Maman Ada)

 

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China