Bikin wanda ya gudana a ofishin cibiyar shawo kan cututtuka masu yaduwa ta Najeriya dake birnin Abuja, ya samu halartar jakadan kasar Sin dake Najeriyar Mista Gu Xiaojie, da babban sakataren ma'aikatar lafiya na tarayyar Najeriya Mista Linus Awute, da daraktan cibiyar shawo kan cututtuka masu yaduwa a kasar farfesa Abdusalam Nasidi, da dai sauran manyan baki.