150516-murtala.m4a
|
A jiya Jumma'a 15 ga watan nan ne aka gudanar da wani biki, na mika wasu motocin jigilar marasa lafiya 12 wadanda kasar Sin ta gabatar kyauta ga gwamnatin Najeriya. An dai gudanar da wannan taro ne a birnin Abuja, fadar mulkin Najeriya. Wakilinmu Murtala dake birnin na Abuja na dauke da karin bayani.