in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
ECCAS na duba damar tura sojoji domin yaki da Boko Haram
2015-02-12 14:22:10 cri

Taron yaki da kungiyar Boko Haram zai kara fadada a nan gaba tare da duba yiyuwar da kungiyar raya tattalin arzikin kasashen dake tsakiyar Afrika (ECCAS) take na tura sojojinta a yayin wani zaman taro a birnin Yaounde na kasar Kamaru, a wani matakin kawo goyon baya ga kasar Kamaru, mambar kungiyar shiyyar dake fama da ayyukan kungiyar Boko Haram ta Najeriya.

A gabanin wani taron gaggawa na shugabannin kasashe da gwamnatoci da aka tsai da yi ranar Litinin a birnin Yaounde, wani kuma zaman taron musammun na kwamitin tsaron kungiyar ECCAS na gudana tun daga ranar Alhamis zuwa Jumma'a a babban birnin na Kamaru, inda babban jigo guda na taron da ya shafi dabarun shiyyar domin yaki da kungiyar Boko Haram. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China