A ranar asabar din da ta gabata ne aka kai hari a kan wata motar fasinja a arewacin kasar wanda hakan ya yi sanadiyar mutuwar mutane 28。
Hua Chunying kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin a ganawar ta da manema labarai ta ce, Sin a ko da yaushe tana adawa da duk wani nau'in ta'addancui. Don haka ta firgita ainun game da harin da ya faru tare da suka akansa.
Kakakin ta mika ta'aziyar gwamnatin kasar Sin ga iyalai da al'ummar kasar Kenya dangane da wannan lamari.(Fatimah)