in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasashe kudu da Sahara na kan gaba wajen yawan da suka kamu da Sida
2014-07-17 10:31:39 cri

Yawancin kamuwa da cutar kanjamau a duniya a tsawon watanni goma sha biyu na baya bayan nan ya faru a kasashen dake kudu da hamadar Sahara, a cewar wasu alkaluman da aka fitar a ranar Laraba.

A tsawon wannan lokaci, fiye da mutane miliyan biyu suka kamu da cutar Sida, wanda ya kai adadin mutanen dake dauke da wannan cuta zuwa miliyan 35 a duniya, in ji rahoton hukumar yaki da cutar Sida na MDD (UNAIDS).

Rahoton na UNAIDS ya jaddada cewa, bisa mutane miliyan 35 dake dauke da wannan cuta, miliyan 19 ba su sani suna dauke da kwayoyin cutar ba. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China