in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An karrama daliban jami'ar Namibia da suka yi fice a harshen Sinanci
2014-05-01 16:11:59 cri
A ranar Laraba ne aka karrama daliban da suka taka rawar gani a harshen Sinanci daga cibiyar koyar da harshen Sinanci ta Conficius da ke jami'ar Namibia(UNAM)

Manufar kofin karramawar da ofishin jakadancin Sin da ke Namibia ya baiwa daliban da suka yi ficin, ita ce karawa daliban karfin gwiwar koyon harshen Sinaci da al'adun Sin.

A jawabinsa na bayar da lambar yabon,Farfesa Lazarus Hangula, mataimakin shugaban jami'ar Namibia ya ambaci wadannan dalibai a matsayin barade.

A halin yanzu akwai cibiyoyin koyar da harshen Sinanci na conficius guda 30 a Afirka da sama da 400 a sassa daban-daban na duniya.(Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China