majalisar NPC ta zartas da kebe ranakun tunawa da nasarar yaki da maharan Japan da kisan kiyashin Nanjing
Zaman taron zaunannen kwamitin majalisar wakilan jama'ar kasar Sin(NPC) ya zartas da wani kuduri a yau Alhamis 27 ga wata da yamma, kudurin da ya kebe ranar 3 ga watan Satumba na kowace shekara a matsayin ranar tunawa da nasarar yaki da maharan Japan, da kuma ranar 13 ga watan Disamba a matsayin ranar tunawa da wadanda suka mutu a kisan kiyashin da maharan Japan suka aikata a birnin Nanjing na kasar.(Lubabatu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku