Wannan marabus na gwamnatin na da nasaba da sabbinta wakilan kananan hukumomi da kuma majalisu biyu na wakilan kasar, wadanda aka kafa a cikin kasar.
Jam'iyyun siyasa na adawa kusan goma ne suka janye daga zabubukan kananan hukumomi da na 'yan majalisa na baya bayan nan a kasar Mauritaniya da aka shirya a ranar 21 ga watan Nuwamban da ya gabata. (Maman Ada)