in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Firaminsitan kasar Indiya ya kawo ziyara kasar Sin
2013-10-22 21:11:23 cri
Firaministan kasar Indiya Manmohan Singh ya iso birnin Beijing a daren ranar Talata 22 ga wata don fara ziyarar aiki ta kwanaki uku a kasar Sin bisa gayyatar da takwaransa na kasar Sin Li Keqiang ya yi masa.

A yayin ziyarar, shugaban kasar Sin Xi Jinping da firaministan kasar Li Keqiang za su gana da shi, kuma Li Keqiang zai yi shawarwari tare da shi. Ban da wannan kuma, Singh zai yi jawabi a makarantar horar da jami'an kwamitin tsakiya na jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China