An bude makon samar da makamashi mai dorewa na SADC a Zimbabwe
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da motocin bus guda 40 da ta gyara domin habaka sha’anin sufuri tsakanin jiha zuwa jiha
Gwamnatin Chadi ta sanar da rufe gaba dayan hanyoyin da suka ratsa kan iyakar dake tsakaninta da Sudan
Gwamnatin Jihar Kaduna ta kaddamar da fara biyan diyya ga wasu magidanta da ayyukan tituna ya shafa a garin Kaduna da kewaye
Babban hafsan tsaron Najeriya ya kaddamar da rundunar musamman ta tabbatar da tsaro a jihar Kwara