2020-08-20 13:55:12 cri |
Xi Jinping ya ce: "Danginku kuma danginmu ne, kuma dangin jama'ar kasarmu ne. Kuma sun kasance jarumai da ba za mu taba mantawa da su a cikin zuciyarmu ba. A lokacin da kasar Sin ta shiga cikin bala'i, ana samun irin wadannan jarumai dake sadaukar da kansu. Wadannan su ne ruhin kasarmu. Dukkanmu za mu mutunta su. Muna fata za ku tuna da su ta hanya mafi dacewa, ku tsara yanayin aikinku, rayuwarku, da kiyaye lafiyar jiki domin kwantar musu da hankali." (Ahmad Fagam)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China