Gwamnatin jihar Kano ta fara daukar matakan sauya fasalin tsarin sufuri a jihar
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kaduna ta dauki matakan hana bullar duk wata cuta dake da nasaba da yanayin damina
Shugabar kasar Namibiya ta fara ziyarar aiki a kasar Sin na tsawo kwanaki 7
An tabbatar da bullar cutar kyandar biri a Guinea Bissau
Hukumar kwastam ta Najeriya ta kulla yarjejeniyar amfani da fasahar zamani da ofishin cinikayya mara shinge tsakanin kasashen Afrika domin saukaka shige da ficen kaya a kasar