Shugaba Tinubu ya samu tikitin takara a jam’iyyar APC mai mulki gabanin babban zaben Najeriya na shekarar 2027
An tsananta yanayin tunkarar cutar Ebola a Congo Kinshasa
WHO ta daga matsayin barazanar yaduwar cutar Ebola a DRC zuwa mai matukar hadari
NEMA ta ce tana sa ran karbar `yan Najeriya 1,100 daga garin Agadez a jamhuriyyar Niger a tsakanin 22 zuwa 25 ga wannan wata
Uganda ta dakatar da saukar jiragen sama daga janhuriyar dimokaradiyar Congo a wani bangare na kokarin dakile kara bazuwar cutar Ebola