Kamfanonin hakar ma’adanai na Sin dake Zambia sun jinjinawa manufar biyan haraji da kudin kasar Sin RMB
FG-Najeriya za ta ci gaba da kasancewa a dunkule kuma mai matukar tasiri a nahiyar Afrika da duniya baki daya
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin kawo karshen matsalar karancin ruwan sha a birni da kewaye
Shugaban tarayyar Najeriya ya bukaci al’ummar kasar da su hada kai da ’yan sanda wajen maganin matsalolin tsaro
Sojojin Somaliya sun kashe mayakan al-Shabaab 12 a yankin kudu maso yammacin kasar