Kamfanin Sin ya bude babban titin Nairobi kyauta ga masu ababen hawa da suka makale saboda ambaliya
Wang Yi: Fiye da kasashe 150 da kungiyoyin kasa da kasa sun ba da amsa da goyon baya ga shawarar GGI
Ministan wajen Sin ya gana da manema labarai kan manufofi da alakar kasar da ketare
Gwamnatin jihar Kano za ta hada karfi da wani kamfanin kasar Faransa domin kyautata sha`anin noman shinkafa da samar da ingantaccen irin shuka
Daftarin shirin raya kasa na shekaru biyar biyar karo na 15 ya shaida raya sabbin sha’anin kasar