An gudanar da bikin musayar al'adu albarkacin cika shekaru 70 da kulla huldar diflomasiyya tsakanin Sin da Masar
Rundunar sojin jamhuriyar Nijar ta yi nasarar hallaka sojojin haya 17 a watan Agusta a wani samame da ta gudanar a fadin kasar
An watsa shirin "Bayanan Magabata da Xi Jinping yake So" a kafafen yada labarai na kasar Masar
NAHCON-kungiyar sakatarori da shugabannin hukumomin alhazan jihohi ne suka zabi kamfanin da zai yiwa alhazan su hidima a kasar Saudiya
Hukumar raya kogunan Hadeja da Jama’are ta rabar da tallafin kayan aikin gona ga matasa dubu 50 dake jihohin Kano da Jigawa da Bauchi