Ministan harkokin wajen Sin ya yi kira a karfafa hadin gwiwa a dukkan fannoni tsakanin Sin da Indonesia don tunkarar hadura da kalubale
Babban taron MDD ya zanta da ‘yan takarar kujerar babban magatakardar majalisar
Jihohin Amurka 25 sun kai karar gwamnatin Trump dangane da harajin sashe na 301
Sin ta gabatar da matsaya kan dokar "Gaggauta Saurin Bunkasa Masana’antu" da EU ke shirin aiwatarwa
An harbi wani jami’in tsaron farin kaya a wurin liyafar ‘yan jaridu da fadar gwamnatin Amurka ta shirya