in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kwanciyar hankali ya dawo a Galkayo bayan tashe tashen hankali a Somaliya
2016-12-01 10:59:51 cri

Kwanciyar hankali ya sake dawowa a birnin Galkayo, dake tsakiyar kasar Somaliya, inda wani kazamin fada ya barke tsakanin dakaru masu gaba da juna, wanda ya janyo mutuwar mutane fiye 45 da gudun hijirar mutane dubu 90 tun farkon watan Oktoba, a cewar cibiyar MDD dake kula da harkokin jin kai (OCHA). (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China