Sanarwar da hukumar WHO, ta nuna yabo ga gwamnati da jama'ar kasar Saliyo kan babban sakamako da suka samu, bisa kokarin da gwamnatin kasar ta bayar, da kuma hadin gwiwar kasa da kasa, kasar Saliyo ta cimma nasarar yaki da cutar Ebola, kuma za a fara aikin farfadowar kasa yadda ya kamata. (Maryam)




