Manyan kusoshin JKS sun tantance wasu dokoki 2
Ofishin siyasa na tsakiya na jam'iyyar Kwaminis ta kasar Sin ya kira taro a yau Litinin, inda aka tantance wasu dokoki 2, masu alaka da aikin raya harkar jam'iyyar a cikin rundunar sojojin kasar, gami da aikin zaben kananan jami'an jam'iyyar, inda babban magatakardan jam'iyyar Mista Xi Jinping ya halarci taron. (Bello Wang)
Labarai masu Nasaba