![]() |
|
2020-04-26 16:48:23 cri |
Ana gudanar da bikin ranar yaki da zazzabin malariya na duniya a ranar 25 ga watan Afrilun kowace shekara domin nazartar matakan da kasa da kasa ke dauka game da batun yaki da cutar maleriyar.
Hukumar lafiya ta duniya (WHO) ta yi shirin kawar da zazzabin maleriya daga doron kasa nan da shekarar 2030.
Ministan lafiyar kasar Afrika ta kudu Zweli Mkhize ya ce adadin mutanen da suka kamu da cutar COVID-19 a kasar Afrika ta kudu ya kai 4,362, yayin da mutane 86 suka mutu, ya zuwa ranar Asabar. (Ahmad)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China