![]() |
|
2020-03-25 13:06:25 cri |
Kwanan baya, hukumar kandagarki da dakile yaduwar cutar numfashi ta COVID-19 ta lardin Hubei ta fidda sanarwa game da haramcin tafi daga lardin Wuhan, da shirin dawo da ayyuka a birnin Wuhan, inda ta bayyana cewa, mutanen dake zaune a sauran larduna za su iya shiga birnin Wuhan da ma sauran wuraren lardin Hubei, bisa shaidar lafiya da lardunansu suka ba su, ko kuma shaidar lafiya da lardin Hubei ya ba su. (Maryam)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China