2020-03-15 18:30:51 cri |
Wasu dalibai 'yan Najeriya dake karatu a kasar Sin sun gane ma idanunsu yadda al'ummar kasar suke iyakacin kokarin dakile cutar COVID-19, sa'an nan Abba Garba, dake karatun digiri na 3 a jami'ar Peking na kasar Sin, shi ne daya daga cikinsu. Bari mu saurari ra'ayinsa game da aikin dakile annobar a kasar Sin, a hirar da ya yi tare da Bello Wang.
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China