2020-02-19 10:29:21 cri |
A cewar kwamishinan lafiya na jihar, Aminu Tsanyawa, mutanen 70 na daga cikin mutane 390 da aka kebe tun da farko, saboda mu'amalar da suka yi da wadanda suka kamu da cutar.
Ya kuma shaidawa manema labarai a Kanon cewa, an duba lafiyar sama da mutane 300, kuma kawo yanzu an sallame su. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China