Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Kwamitin sa ido na Sin zai tura tawaga birnin Wuhan domin binciken batun likita Li Wenliang
2020-02-07 14:28:40        cri
Bisa zartaswar kwamitin tsakiya na jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin, kwamitin sa ido na kasar Sin zai tura tawagar bincike zuwa birnin Wuhan na lardin Hubei, domin gudanar da bincike a dukkan fannoni, kan batutuwan da jama'ar birnin suka gabatar, masu nasaba da likitin nan mai suna Li Wenliang. (Maryam)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China