![]() |
|
2020-02-05 19:17:48 cri |
A cikin wasikar, shugaba Xi ya jaddada cewa, a shirye kasar Sin take ta hada kai da Senegal don sauke nauyin shugabancin dandalin da amfani da damar bikin cika shekaru 20 da kafuwar dandalin wajen hada kai da kasashen Afirka, ta yadda za a aiwatar da sakamakon taron kolin dandalin na Beijing yadda ya kamata, da sa kaimi ga bunkasa alakar Sin da Afirka bisa manyan tsare-tsare da gina al'umma mai kyakkyawar makoma tsakanin Sin da Afirka. (Ibrahim Yaya)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China