Xi Jinping ya tashi daga Beijing zuwa kasar Myanmar
2020-01-17 10:07:14 cri
A yau ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya tashi daga birnin Beijing zuwa kasar Myanmar, don fara ziyarar aiki a kasar bisa gayyatar da takwaransa na kasar U Win Myint ya yi masa. (Zainab)