Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Ya kamata a rage harajin kwastam idan Sin da Amurka suka cimma yarjejeniya a mataki na farko
2019-12-05 16:20:41        cri
Ci gaban shawarwarin tattalin arziki da cinikayya dake tsakanin Sin da Amurka ya fi jan hankalin kasa da kasa. Kakakin ma'aikatar cinikayya ta kasar Sin Gao Feng ya bayyana a yau a nan birnin Beijing cewa, a ganin kasar Sin, idan kasashen biyu suka cimma yarjejeniya a mataki na farko, ya kamata a rage harajin kwastam da abin ya shafa. Tawagogin tattalin arziki da cinikayya na kasashen biyu na tuntubar juna game da wannan batu. (Zainab)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China