![]() |
|
2019-11-15 09:32:30 cri |
Xi ya jaddada matsayin gwamnatin kasar Sin game da halin da yankin na Hong Kong ke ciki ne a jiya Alhamis, yayin da yake halartar taro na 11 na shugabannin kasashe mambobin kungiyar wanda ya gudana a birnin Brasilia, fadar mulkin kasar Brazil. (Saminu Hassan)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China