2019-11-14 15:26:04 cri |
A yau kuma, hukumar harkokin zirga-zirga a sararin samaniya ta kasar Sin ta gayyaci mutane kimanin guda 70, wadanda suka hada da jakadun kasashen ketare dake kasar Sin su 19, da wakilan tawagogin jakadun kungiyar EU da na kungiyar AU dake nan kasar Sin, da wakilan kungiyar hadin gwiwar harkokin zirga-zirga a sararin samaniya ta Asiya da Pacific, da kuma 'yan jaridu na kasar Sin da na kasashen ketare, don su halarci taron gwajin.
Wannan taro ya kasance muhimmin matakin da kasar Sin ta dauka wajen habaka hadin gwiwar dake tsakaninta da kasashen duniya, a fannin aikin zirga-zirga a sararin samaniya. (Maryam)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China