Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Mataimakin shugaban Afirka ta kudu zai kawo ziyara kasar Sin
2019-10-28 19:11:59        cri

Mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Geng Shuang, ya sanar a yau Litinin cewa, mataimakin shugaban kasar Afirka ta kudu David Mabuza, zai kawo ziyarar aiki kasar Sin daga ranar 30 ga watan Oktoba zuwa 3 ga watan Nuwamba, bisa gayyatar takwaransa na kasar Sin Wang Qishan.

Geng ya ce, yayin ziyarar, ana sa ran Wang da Mabuza za su jagoranci zama na bakwai na hukumar raya hadin gwiwar kasashen biyu. (Ibrahim)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China